23.8 C
Kano
Saturday, April 5, 2025

2027: Cikin Sauki APC zata ci zabenta a Kano: Muntari Ishaq Yakasai

Jigo a Jamiyyar APCn jihar Kano Honourable Muntari Ishaq Yakasai ya ce jamiyyar APC zata karbi ragamar mulkin Kano a kakar zaben shekarar 2027 cikin sauki ba tare da wata wahala ba

Muntari Ishaq Yakasai ya bayyana hakan a zantawarsa da Jaridar Daily Watch 24

Yace jamiyyar Adawa ta NNPP ta na kan hanyar rugujewa duba da yadda a kullum suke fama da rikicin cikin gida Wanda ke haifar musu da koma baya

Yace jamiyyar APC kullum gaba takeci duba da yadda jamaa ke tururuwar komawa cikin jamiyyar

Muntari Ishaq Yakasai ya kuma ce ko yanzu anga bambancin mulkin APC dana NNPP kasancewar gwamnatin Kwankwsiyya Tana mayar da Kano baya.

Labarai masu alak'a

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Kasance tare da mu

0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Sababbin Wallafa