24.1 C
Kano
Friday, January 16, 2026

Sule Lamido, ya yi barazanar ɗaukar matakin shari’a kan hana shi samun takardar tsayawa takarar shugabancin jam’iyyar, PDP

Yayin da yake zantawa da manema labarai a gaban ɗimbin magoya bayansa, tsohon gwamnan na jihar Jigawa ya nuna rashin gamsuwarsa kan matakin.

Sule Lamido ya ce a shirye yake ya tsaya takarar shugabancin jam’iyyar a zaɓen da za a yi lokacin babban taron jam’iyyar na cikin watan Nuwamban a birnin Ibadan na jihar Oyo.

Ya kuma sha alwashin tafiya kotu idan har aka ƙi sayar masa da Takardar tsayawa takarar.

Labarai masu alak'a

LEAVE A REPLY

Please enter your comment!
Please enter your name here

Kasance tare da mu

0FansLike
0FollowersFollow
0SubscribersSubscribe

Sababbin Wallafa